Wednesday, 3 October 2012

== Labaran Duniya == Rahotanni na nuni da cewa, yan bindiga dadi dake kasar syriya sunkai hari a tsakiyar birnin Alppo. Yan bindigan dake samun goyan bayan Amurka, sun kai harine a wadansu matoci kiran Bus guda uku wanda hakan ya janyo rasa rayukan mutani 30 kuma wadansu da dama sun jirkita. Domin karin samun wadansu labarai kubiyoni @ www.fb.com/ Dandalinumarloko 2 hours

1 comment: